Ba zamu kara gayyatarshi ya bayyana a gaban mu ba>>Kakakin Majalisa, Gbajabiamila ya fada akan shugaban NDDC da ya suma - Mahanga

Barka da zuwa shafin mahanga, Mahanga shafi ne da zai dinga kawo muku labari masu banmamaki da ban dariya , tare da littatafai na hausa wato ( novel's )

People Online

Breaking

ads

Monday, 20 July 2020

Ba zamu kara gayyatarshi ya bayyana a gaban mu ba>>Kakakin Majalisa, Gbajabiamila ya fada akan shugaban NDDC da ya suma

Ba zamu kara gayyatarshi ya bayyana a gaban mu ba>>Kakakin Majalisa, Gbajabiamila ya fada akan shugaban NDDC da ya suma Kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila ya bayyana cewa kwamitin majalisar ba zai zake gayyatar shugaban NDDC da ya Suma a gabansu lokacin ana bincikarshi ba. Femi ya bayyana hakane bayan da kwamitin ya dawo ya ci gaba da zaman binciken bayan hutun da ya tafi sanadiyyar suman shugaban NDDC, Kemebradikumo Pondei. Yace daga yanzu wasika zasu rika aike masa. Yace yana mai fatan Allah ya sauwake sannan kuma ya aika likitan Majalisar ya je ya dubashi. Daga nan ya mukawa kwamitin majalisar ci gaba da binciken Ajiye ra,ayinka dangane da labaranmu shawara ko kuma korafi mugode

No comments:

Post a Comment

ads1