Zidane ya kasance tsohon dan wasan Real Madrid kuma yayi ritaya a kungiyar bayan yanada sauran shekara daya a kwantirakin shi. Amma ya dawo kungiyar a shekara ta 2018 a matsayin kochi wanda har yayi nasarar lashe kofin gasar La Laga. Yanzu shekaru biyu ne suka rage a kwantirakin Zidane.
A kakar wasan bara Zidane ya bayyana cewa yana so ya lashe kofin gasar kuma yanzu hakan ya tabbata. Florentino Perez ya fadi cewa Zidane kyauta ce ga kungiyar Real Madrid bayan Ramos ya daga kofin gasar a ranar alhamis din data gabata.
Kungiyar Manchester City da Real Betis sun ba tawagar Zidane kashi a wannan kakar kafin aje hutun korona, amma yanzu kuma bayan an dawo daga hutun tawagar ta dawo da kuzari sosai wanda har yasa suka lashe kofin gasar La Liga sauran Champions lig
No comments:
Post a Comment