Da Dumi-Dumi: Gwamnati ta bayyana sanda Sabbin ma’aikatan N-Power da za’a dauka zasu fara aiki - Mahanga

Barka da zuwa shafin mahanga, Mahanga shafi ne da zai dinga kawo muku labari masu banmamaki da ban dariya , tare da littatafai na hausa wato ( novel's )

People Online

Breaking

ads

Monday, 20 July 2020

Da Dumi-Dumi: Gwamnati ta bayyana sanda Sabbin ma’aikatan N-Power da za’a dauka zasu fara aiki

Gwamnati ta bayyana sanda sabbin ma’aikatan N-Power na shekarar 2020 zasu fara aiki. Ministar kula da Ibtila’i da Jinkai, Sadiya Umar Farouk ce ta bayyana cewa nan da karshen shekarar nan ake tunanin sabbin ma’aikatan zasu fara aiki. Ta bayyan hakanne a hirar da sukayi da voa akafar sadarwa ta facebook kamar yadda wakilin manuniya ya bibiyi lamarin. Inda ta kara da cewa sati mai zuwa insha allah ake saran zaka kulle daukar ma,aikatan za,a fara aikin tantancesu.

No comments:

Post a Comment

ads1