Hotunan Mawakin da Kotu ta yankewa Hukuncin Kisa bayan samunshi da cin zarafin Annabi(SAW) a Kano - Mahanga

Barka da zuwa shafin mahanga, Mahanga shafi ne da zai dinga kawo muku labari masu banmamaki da ban dariya , tare da littatafai na hausa wato ( novel's )

People Online

Breaking

ads

Monday, 10 August 2020

Hotunan Mawakin da Kotu ta yankewa Hukuncin Kisa bayan samunshi da cin zarafin Annabi(SAW) a Kano

 Hotunan Mawakin da Kotu ta yankewa Hukuncin Kisa bayan samunshi da cin zarafin Annabi(SAW) a Kano



Wannan hotunan matashinnan me shekaru 22, Yahaya Aminu Sharifai kenan da Kotun Musulunci a Kano ta yankewa hukuncin kisa bayan samunshi da laifin kalaman batanci ga fiyayyen Halitta, Annabi Muhammad(SAW).




Hakanan kotun ta daure wani Umar Farouk Sharada tsawon shekaru 10 saboda kalaman da basu kamata ba ga Allah yayin gaddama.



 


Bayan cin zarafin da Matashin ya aikata na fiyayyen Halitta, Fusatattun matasa sun rushe gidansu inda kuma aka yi tattaki zuwa Ofishin Hisba dan neman a dauki mataki akansa.





 

No comments:

Post a Comment

ads1